• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, June 15, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Saƙon Shugaban INEC Kan Zaɓen Edo

by DAGA FARFESA MAHMOOD YAKUBU
September 18, 2020
in Nijeriya
0
Saƙon Shugaban INEC Kan Zaɓen Edo
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
A yayin da mu ke kan gangara zuwa ranar da za a yi zaɓen gwamna na Jihar Edo, a bayyane ta ke cewa yanzu kowa ya maida hankalin sa kan yadda Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) za ta gudanar da zaɓen cikin lumana da adalci kuma ta hanya mai inganci.
 
Ba ni da haufi ko kaɗan cewa ma’aikatan mu za su ba maraɗa kunya. Mun yi irin wannan aikin cikin nasara a da, kuma za mu sake yin irin sa yanzu ɗin ma. Hukumar ta na bayyana gamsuwar ta da irin sadaukar da kai ba tare da gajiyawa ba da ma’aikatan mu ke yi a ko da yaushe, sau da yawa ma har a lokacin da ba na aikin su ba, don tabbatar da mun sauke nauyin da aka ɗora mana. Shugabannin hukumar za su ci gaba da ƙoƙari wajen inganta haƙƙoƙin ma’aikatan mu don ƙara masu ƙwarin gwiwa a cikin halin da ta ke da shi.
 
Zan yi amfani da wannan dama in yi kira a gare ku da ku ci gaba da jajircewa tare da yin tsayin daka kan aƙidojin hukumar. ‘Yan Nijeriya da ƙasashen waje sun sa ido su ga yadda za ku sauke nauyin mu. Sun zura mana ido. Ya na da muhimmanci duk mu tsare gaskiya a aikin mu. Tilas ne mu tabbatar da cewa ba mu bada fifiko ga wata jam’iyya ko ɗan takara a kan wani ba. Tilas ne mu tsaya a matsayin alƙalai ‘yan ba-ruwan mu, kuma mu tsare  Ƙa’idojin Aiki da Rantsuwar Rashin Nuna Wariya waɗanda duk mun yi amanna da su.
 
Domin kuwa, a ƙarshe, zai kasance dukkan mu mun bada gudunmuwa ga ɗorewar mulkin dimokiraɗiyya da ingantaccen tsarin gudanar da zaɓe wanda duk ‘yan Nijeriya za su iya amincewa da shi.
 
Na gode da dukkan ƙoƙarin ku.
 
Farfesa Mahmood Yakubu,
Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC)

Loading

Previous Post

Zaɓen Edo: Ku guji siyasar ‘a-mutu-ko-ai-rai’ – Buhari

Next Post

Zaɓen Edo: INEC da jami’an tsaro sun kyauta – Gwamna Wike

Related Posts

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista
Nijeriya

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista

June 13, 2025
Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Next Post
Gwamnan Jihar Ribas, Ezenwo Nyesom Wike

Zaɓen Edo: INEC da jami'an tsaro sun kyauta - Gwamna Wike

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!