• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, August 26, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Shirin Inganta Rayuwa: Gwamnati za ta raba wa matan karkara N20,000 kowacce

by DAGA IRO MAMMAN
July 28, 2022
in Nijeriya
0
Hajiya Sadiya Umar Farouq a lokacin bayyana shirin bada tallafin N20,000 ga kowace mace mabuƙaciya... ran Laraba

Hajiya Sadiya Umar Farouq a lokacin bayyana shirin bada tallafin N20,000 ga kowace mace mabuƙaciya... ran Laraba

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

Gwamnatin Tarayya ta ce ta kammala shirye-shiryen fara bayar da N20,000 ga duk matan karkara a faɗin kasar nan a ƙoƙarin Shirin Inganta Rayuwar na Ƙasa (NSIP).

An ƙirƙiro shirin bayar da tallafin ne ga ‘yan ƙasa mabuƙata a cikin shekarar 2020 don inganta rayuwar su da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ke yi a ƙarƙashin shirin fitar da ‘yan Nijeriya miliyan 100 daga ƙangin talauci.

Minista Sadiya tare da jami’an gwamnati a wajen taron

Ministar Harkokin Agaji, da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ita ce ta bayyana hakan a ranar Laraba a Abuja yayin wani taron manema labarai da masu ruwa da tsaki kan aiwatar da tallafin ga mabuƙata.

Hajiya Sadiya ta ce an fito da wannan sabon tsarin bada tallafin ne domin agaza wa mata masu fama da talauci a yankunan karkara da ke ƙasar nan.

Ta ce: “Za a raba tallafin kuɗi na N20,000 ga kowace mace ko namiji masu fama da talauci a faɗin jihohi 36 da Gundumar Babban Birnin Tarayya.”

Ministar ta roƙi waɗanda za su ci gajiyar tallafin da su yi amfani da shi ta hanyar zuba kuɗaɗen a kasuwanci mai ɗorewa don inganta rayuwar su.

Loading

Previous Post

MOPPAN ta ja kunnen ‘yan fim masu amfani da sunan ta a siyasa

Next Post

A’isha babbar ‘yar tsohon furodusa Salisu Salinga ta kwanta dama

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Marigayiya Aisha Salisu Umar Salinga

A'isha babbar 'yar tsohon furodusa Salisu Salinga ta kwanta dama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!