• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 16, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

MOPPAN ta ja kunnen ‘yan fim masu amfani da sunan ta a siyasa

by DAGA ABBA MUHAMMAD
July 27, 2022
in Labarai
0
Dakta Ahmad Sarari, Shugaban MOPPAN

Dakta Ahmad Sarari, Shugaban MOPPAN

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HAƊAƊƊIYAR Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN) ta jan kunnen ‘yan da ke amfani da sunan ƙungiyar su na harkar siyasa da su daina. 

A wata takarda ga manema labarai mai taken “MOPPAN Ba Ƙungiyar Siyasa Ba Ce, Masu Amfani Da Ita A Harkar Siyasa Su Daina,” wadda ya aiko wa mujallar Fim da kwafen ta a yau, Kakakin MOPPAN na ƙasa, Malam Al-Amin Ciroma, ya ce: “Ana jawo hankalin dukkanin masu ruwa da tsaki gami da shugabanni a matakin jiha da na ƙasa cewa ƙungiyar MOPPAN ba ƙungiya ce ta siyasa ba, kuma ba ta da alaƙa da wata jam’iyya.

“Wannan tunatarwar ta na zuwa ne a daidai lokacin da labarai su ka zo wa shugabanni na ƙasa cewar wasu jihohi na amfani da inuwa gami da sunan MOPPAN wajen shiga harkokin siyasa a jihohin su, wanda hakan babban zunubi ne ga ƙungiyar da kuma masana’antar baki ɗaya. Hakan kuma ya na rarraba kawunan ‘yan ƙungiyar.”

Ciroma ya ci gaba da cewa: “Shugaban MOPPAN na ƙasa, Dakta Ahmad Muhammad Sarari, ya nuna takaicin sa ga masu irin wannan ɗabi’ar, ya kuma ja kunnen dukkanin waɗanda ke aikata hakan, da ma masu tunani ko yunƙurin shiga harkokin siyasa da sunan ƙungiyar, su gaggauta janyewa daga aikata wannan ɗanyen aikin.”

Sarari ya yi kira ga dukkan shugabanni da membobin ƙungiyar da su mutunta martabar MOPPAN, su aikata abin da ya dace.

Loading

Tags: Ahmad Muhammad SarariAl-Amin CiromagargaɗiKannywoodMOPPANsiyasa
Previous Post

Ina so in fito da sunan ƙasar Nijar ta hanyar fim – Mamy Pullo

Next Post

Shirin Inganta Rayuwa: Gwamnati za ta raba wa matan karkara N20,000 kowacce

Related Posts

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
Next Post
Hajiya Sadiya Umar Farouq a lokacin bayyana shirin bada tallafin N20,000 ga kowace mace mabuƙaciya... ran Laraba

Shirin Inganta Rayuwa: Gwamnati za ta raba wa matan karkara N20,000 kowacce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!