• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, August 26, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Shugabancin INEC: Kungiyar ‘Tinubu Vanguard’ ta ce sake naɗa Yakubu daidai ne

by DAGA WAKILIN MU
December 3, 2020
in Nijeriya
0
Farfesa Mahmud Yakubu

Farfesa Mahmud Yakubu

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
WATA ƙungiyar siyasa mai suna ‘Tinubu Vanguard’ ta yaba wa Shugaba Muhammadu Buhari kan ƙara naɗa Farfesa Mahmoud Yakubu da ya yi a matsayin Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC).
 
Darakta-Janar na ƙungiyar, Dakta Johnny Ben, wanda ya yi yabon cikin wata sanarwa da ya bayar a Abuja, ya bayyana naɗin Yakubu da sunan matakin da ya dace ne.
 
Ya yi kira ga shugaban na INEC da ya ɗauki matakan ƙara ƙarfafa hukumar domin ya samu damar cimma nasarar shirya zaɓe nagartacce.
 
Ya ce: “Sake naɗa Yakubu a matsayin Shugaban INEC a wa’adi na biyu kuma na ƙarshe mataki ne da ya dace.
 
“Mu na yaba wa shugaban ƙasa kan wannan naɗi; haka kuma mu na yaba wa Majalisar Dattawa saboda rashin ɓata lokaci wajen tacewa da amincewa da naɗin.
 
“A bayyane yake cewa Yakubu ya yi aiki mai kyau a lokacin wa’adin sa na farko, ta hanyar kawo sababbin hanyoyi da su ka taimaka wa tsare-tsaren mu na gudanar da harkokin zaɓe.”
 
Ben ya yi kira ga gwamnati da ta gaggauta yi wa Dokar Zaɓe kwaskwarima domin a samu damar fito da tsari na gaskiya da nagarta a harkokin zaɓe kafin manyan zaɓuɓɓukan shekara ta 2023.
 
Ya ce, “Idan majalisa ta amince da Ƙudirin Garambawul ga Dokar Zaɓe, INEC za ta fi yin aiki da gaske kuma wanda babu makusa a tare da shi a yayin da zaɓuɓɓukan 2023 ke ƙaratowa.”
 
Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN) ya ruwaito cewa a ranar Talata da ta gabata ne dai Majalisar Dattawa ta amince da zaɓin Yakubu a matsayin wanda zai riƙe hukumar a karo na biyu bayan sake naɗa shi da shugaban ƙasa ya yi.

Loading

Previous Post

Magajiya Ɗambatta ta tare a sabon gidan ta

Next Post

Hotuna: Dinar auren Nuhu Abdullahi da Siyama

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Nuhu da Siyasa su na yi wa juna kallon ƙuda tare da murmushi

Hotuna: Dinar auren Nuhu Abdullahi da Siyama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!