• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Za a yi zaɓen gwamnan Anambara ran 6 ga Nuwamba – INEC

by DAGA WAKILIN MU
January 20, 2021
in Nijeriya
0
Za a yi zaɓen gwamnan Anambara ran 6 ga Nuwamba – INEC
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar 6 ga Nuwamba, 2021 za a yi zaɓen gwamnan Jihar Anambara.


Hukumar ta bayyana jadawalin ranar zaɓen da abubuwan da za a aiwatar ne a cikin wata sanarwa da ta bayar a ranar Talata a Abuja.


Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Masu Zaɓe na hukumar, Mista Festus Okoye, wanda ya bada sanarwar, ya ce hukumar ta yi wani zama a ranar Talata inda ta tattauna kan zaɓen na Anambara.


A cewar sa, za a yi zaɓuɓɓukan share fage tare da warware duk wani saɓani da ka iya tasowa a tsakanin ranar 10 ga Yuni zuwa ranar 1 ga Yuli.


Ya ce, “Kamar yadda Sashe na 178(1) da (2) na Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya na 1999 (kamar yadda aka gyara shi) da Sashe na 25(7) da (8) na Dokar Zaɓe ta 2010 (kamar yadda aka gyara ta) su ka tanadar, ba za a gaza gudanar da zaɓen mukamin Gwamnan Jiha a cikin kwana 150 ƙasa da ko kuma kwana 30 sama da ƙarewar wa’adin mulkin wanda ya riƙe mukamin ba.

“A Kundin Tsarin Mulki da kuma Doka, wa’adin mulkin gwamnan Anambara zai ƙare ne a ranar 17 ga Maris, 2022, saboda haka rana mafi kusa da za a iya yin zaɓen na Gwamnan Anambara za ta kama 18 ga Oktoba, 2021 sannan ba za a zarce ranar 15 ga Fabrairu, 2022 ba don a yi zaɓen

.
“A bisa ikon da Tsarin Mulki da Dokar Zaɓe da sauran dokoki su ka ba ta a wannan lamari, INEC ta saka ranar 6 ga Nuwamba a matsayin ranar da za a yi zaɓen Gwamnan Anambara.” 


Mista Okoye ya kara da cewa, “Don haka, yanzu hukumar ta fitar da jadawalin lokutan zaɓe da sauran ayyuka na zaɓen.


“Bisa ga wannan jadawalin lokutan zaɓe da ayyukan da su ka jiɓince shi, hukumar za ta fitar da sanarwar dokar gudanar da zaɓen a ranar 9 ga Yuni.


“Za a gudanar da karɓar fom mai lamba EC9 (wanda a da ake kira CF001) da fom mai lamba EC9B (wanda a da ake kira CF002) don shiga zaɓen a ranar 10 ga Yuni, sannan za a gudanar da zaɓuɓɓukan share fage da warware saɓanin da ka iya tasowa a tsakanin ranakun 10 ga Yuni da 1 ga Yuli.”

Loading

Previous Post

Abin da ya sa mu ke sake wa ‘yan fim rajista – Afakallah

Next Post

Cin hanci da rashin alƙibla: Ƙarya ne – Minista Sadiya

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Cin hanci da rashin alƙibla: Ƙarya ne – Minista Sadiya

Cin hanci da rashin alƙibla: Ƙarya ne - Minista Sadiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!