• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Thursday, July 3, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Fatima Mai Zogale za ta yi aure Juma’a mai zuwa

by ALI KANO
May 20, 2024
in Labarai
0
Fatima Mai Zogale za ta yi aure Juma’a mai zuwa

Fatima Aliyu ('Mai Zogale') ... a Abuja a yau

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

FATIMA Aliyu, wadda aka fi sani da Fatima Mai Zogale, za ta yi aure a ranar Juma’a mai zuwa.

Fatima, wadda ta samu ɗimbin fice da kuma farin jini a soshiyal midiya a faɗin ƙasar da sauran duniyar Hausawa sakamakon waƙar da Dauda Abdullahi Kahutu (Rarara) ya yi mata kwanan nan, ta tabbatar da hakan ga wakilin mujallar Fim a yau a Abuja.

Za ta auri wani mazaunin Kano ne mai suna Kabiru.

Ta ce sun jima suna soyayya, tun ma kafin Rarara ya yi mata waƙa.

Sai dai kuma ba sojan nan ba ne wanda a da za ta aura saboda shi sun samu matsala da shi.

Haka kuma ba uban ‘ya’yan ta biyu za ta koma mawa ba.

Za a ɗaura auren Fatima da sahibin nata a gidan su amaryar da ke Mararraba, unguwar da ke bayan garin Abuja, hanyar Keffi.

Wakilin mu ya samu labarin cewa a Abuja Fatima za ta tare, domin shi mijin nata ya na yawan shigowa garin saboda harkokin sa.

Haka kuma Rarara ya cika alƙawarin tallafa mata, har ma ya kama mata wajen da za ta yi sana’ar ta ta sayar da zogale. Amma za ta haɗa da sayar da wasu abubuwan na ci irin waɗanda mutane ke buƙata.

“Wurin yana nan a Central Area,” inji wata majiya ta kusa da mawaƙin.

A yanzu Rarara ya kasance kamar babban yaya kuma mashawarci a wajen matashiyar matar, domin hatta maganar auren akwai hannun sa dumu-dumu a ciki.

Mai ba mu labarin ya ce bayan an gama tarewar ne Rarara zai jagoranci ɗan ƙwarya-ƙwaryan taron buɗe shagon sayar da abinci na Fatima Mai Zogale.

Mujallar Fim ta gano cewa hanyoyin alheri da dama sun buɗe ga Fatima, a dalilin waƙar da aka yi mata mai taken ‘Fatima Mai Zogale’.

“Ga shi kuma za ta auri miji mai fahimta, wanda ke son ta kuma ta na son shi,” inji majiyar.

Loading

Tags: amarya da angoaureDauda Abdullahi Kahutu Rarara RararaFatima Mai Zogale
Previous Post

MOPPAN ta kafa kwamitocin ladabtarwa da tara kuɗaɗe don inganta nagartar Kannywood

Next Post

Gwamnatin Tarayya ta hana nuna shan taba, kuɗin tsafi da wasu laifuffuka 4 a finafinai

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
Gwamnatin Tarayya ta hana nuna shan taba, kuɗin tsafi da wasu laifuffuka 4 a finafinai

Gwamnatin Tarayya ta hana nuna shan taba, kuɗin tsafi da wasu laifuffuka 4 a finafinai

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!