• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, April 6, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukuma ta rufe gidajen gala a Kano har sai bayan Ramadan

by ABBA MUHAMMAD
February 27, 2025
in Labarai
0
Hukuma ta rufe gidajen gala a Kano har sai bayan Ramadan

Alhaji Abba El-Mustapha, Shugaban Hukumar Tace Finafinai da Ɗab'i ta Jihar Kano

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano ta ba da umarnin rufe dukkan gidajen gala da ke faɗin jihar.

Umarnin ya biyo bayan ƙaratowar azumin watan Ramadan.

Sanarwar rufe gidajen, wanda jami’in yaɗa labarai na hukumar, Malam Abdullahi Sani Sulaiman, ya fitar a yau, ta ce, “Shugaban Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ab’i ta Jihar Kano, Alh. Abba El-Mustapha, ya ba da umarnin rufe dukkannin gidajen gala da sauran guraren wasanni a Jihar Kano har zuwa kammala ibadar ta azumin.”

Da yake jawabi a yayin kafa wani kwamiti na kar ta kwana ƙarƙashin Mal. Nasiru (Shehi), El-Mustapha ya ce, “Aikin wannan kwamitin shi ne ya tabbatar da babu wani gidan wasa a Jihar Kano da suke gudanar da wasa a lokacin azumi.”

Haka kuma ya sha alwashin yin hukunci mai tsauri ga duk mai gidan wasan da aka samu gidan sa da karya wannan doka.

Haka kuma wannan umarnin ya haɗa hana dukkan ‘yan wasa zama a gidajen wasan su har tsawon wannan lokaci na azumi.

A ƙarshe ya yi kira ga ƙungiyar masu gidajen wasannin da su saka ido sosai ga ‘ya’yan ƙungiyar su domin tabbatar da sun yi biyayya ga wannnan sabon umarni.

El-Mustapha ya kuma gode wa malamai tare da al’ummar jihar dangane da shawarar da suke ba shi tare da nuna goyon bayan su a gare shi tsawon lokaci tun fara aikin sa a matsayin sabon Shugaban Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano.

Loading

Tags: Abba El-Mustaphagidajen galaHukumar Tace Finafimai ta Jihar KanoJihar Kano
Previous Post

Ministan Yaɗa Labarai ya taya Gwamna Bago murnar cika shekara 51

Next Post

MOPPAN ta nemi haɗin gwiwa da kuma agajin Jakaden Philippines

Related Posts

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim
Labarai

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim

February 22, 2026
Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza
Labarai

Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza

February 21, 2026
Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai
Labarai

Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai

February 19, 2026
An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa
Labarai

An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa

February 15, 2026
Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6
Labarai

Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6

February 13, 2026
Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira
Labarai

Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira

February 3, 2026
Next Post
MOPPAN ta nemi haɗin gwiwa da kuma agajin Jakaden Philippines

MOPPAN ta nemi haɗin gwiwa da kuma agajin Jakaden Philippines

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!