• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 30, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Ban Goyi Bayan Korar Dan Fim Daga Industiri Ba, Inji Ali Nuhu

by FimMagazine
January 5, 2017
in Labarai
0
Ali Nuhu

Ali Nuhu

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

Ali Nuhu ya bayyana cewa bai goyi bayan Rahama Sadau ko wani jarumi daga masana’antar shirya finafinan Hausa ba, wato Kannywood. Ya ce korar dan fim ya na da hatsari babba.

Jarumin Jaruman, wanda ake yi wa lakabi da Sarkin Kannywood, ya bayyana haka ne a wata doguwar tattaunawa da ya yi da mujallar Fim kwanan nan.

Haka kuma ya yi magana kan ’yan rigingimun industiri da su ka faru a cikin 2016 inda sunan sa ya fito, misali sabanin da ya faru tsakanin Adam A. Zango da Rahama Sadau wanda ya shafo Alin, da maganar sabon fim din sa mai suna ‘Mansoor’ wanda ya gama shiryawa kwanan nan, da batun wasu ke yi na cewa tunda an kori Rahama, to shi Alin me ya sa ba za a kore shi ba? Da sauran su.

An dade ba a ji daga bakin jarumin ba a mujallar Fim, sai dai ’yan labaran da su ka shafe shi. Ga shi kuwa ya yi abubuwa masu damar gaske a cikin ’yan shekarun nan. Ya yi tafiye-tafiye, ya fito a finafinai ba iyaka, ya karbi kyaututtukan karramawa.

Bayan haka, akwai kallon da wasu ke yi masa, har su na fadin bakaken maganganu a kan sa. Shin menene ra’ayin sa kan wadannan abubuwan? Shin shi kan sa me ya ke ciki? Wadanne nasarori ya samu cikin ’yan watannin nan? Me ya sa a gaba? Me zai ce kan ’ya’yan sa da ke yin fim? Yaya dangantaka ta ke tsakanin sa da Adam A. Zango da kuma Zainab Indomie? Me zai ce kan satar fasaha da ake yi wa ’yan fim?

Mujallar Fim ta zanta da Ali Nuhu game da wadannan al’amura da mu ka lissafa maku a sama. Hira ce irin wadda Ali ya dade bai yi irin ta ba, domin fa babu kama hannun yaro. Mun yi masa tambayoyin da, da alama, ya ji dadin su, to amma akwai wadanda kai daga jin amsar sa ka san bai ji dadin su ba. To, aikin jaridar kenan!

Ku nemi mujallar Fim ta wannan watan a kasuwa, ku sha hirar mu da Sarki Ali Nuhu.

Loading

Previous Post

Auren Hausawa/Maguzawa kafin zuwan Musulunci

Next Post

Nunu ‘yar Samira da Shaba ta cika shekara 3

Related Posts

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza
Labarai

Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza

June 20, 2025
Next Post
Nunu tare da iyayen ta

Nunu 'yar Samira da Shaba ta cika shekara 3

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!