• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, July 18, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Sakamakon ƙazafi: Kotu ta kulle Sadiya Haruna wata 6 a kurkuku

by DAGA MUHAMMAD LAWAN RANO
February 7, 2022
in Labarai
1
Sadiya Haruna ta na tallar wani mai a cikin wani bidiyo kwanan nan

Sadiya Haruna ta na tallar wani mai a cikin wani bidiyo kwanan nan

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

WATA kotun majistare da ke Babban Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano ta yanke wa tsohuwar jaruma kuma furodusar finafinan Hausa, Sayyada Sadiya Haruna, hukuncin zaman gidan yari na wata shida sakamakon cin zarafin fitaccen jarumi Isah A. Isah da ta yi.

Kotun ba ta ba ta zaɓin biyan tara ba.

Idan kun tuna, mujallar Fim ta ba ku labari a cikin 2019 kan yadda Isah ya maka Sadiya a kotu a kan zargin ta ci masa zarafi a cikin wani gajeren bidiyo da ta wallafa a Instagram inda ta yi amfani da kalamai masu kaushi.

A bidiyon, tsohuwar ta yi iƙirarin cewa Isah ya yi auren mut’a da ita kuma ya sadu da ita ta dubura ba tare da son ran ta ba.

Haka kuma ta kira shi da manemin mata, mai neman maza, da dai sauran munanan kalamai.

Sakamakon haka, ya maka ta a kotu a ranar 16 ga Oktoba, 2019 bisa zargin ɓata suna, abin da ya saɓa wa Sashe na 391 na kundin final kod.

Isah A. Isa: Kotu ta wanke shi daga zargi

Da ya ke yanke hukunci a yau  Litinin, Mai Shari’a Muntari Ɗandago, ya tura Sadiya Haruna gidan waƙafi domin yin zaman watanni shida ba tare da zaɓin tara ba.

Idan ba a manta ba, a ranar 23 ga Agusta, 2021 wata kotun a Kano ta yanke wa Sadiyar hukuncin sanya ta a makarantar Islamiyya mai suna Darul Hadith domin koyon tarbiyya har na tsawon wata bakwai.

Hakan ya biyo bayan ƙarar da Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kai ta saboda yadda ta ke tallar kayan ƙarin kuzarin maza a soshiyal midiya a cikin kalaman batsa, wanda hukumar ta ce hakan aikata baɗala ne.

Loading

Tags: ɓata sunacin zarafidefamationhausa filmsIsah A. IsahKannywoodkotuSayyada Sadiya Haruna
Previous Post

Zaɓen Abuja: INEC ta bada tabbacin gudanar da zaɓe mai nagarta

Next Post

INEC ta tura Manyan Kwamishinoni 3 wajen zaɓen ƙananan hukumomin Abuja

Related Posts

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano
Labarai

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano

July 11, 2025
Labarai

Jarumin Kannywood, Baba Ƙarami ya yi magana kan ganin sa da aka yi kan keken guragu 

July 10, 2025
Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a
Labarai

Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a

July 9, 2025
Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu
Labarai

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu

July 7, 2025
MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Next Post
Farfesa Mahmood Yakubu ya na jawabi ga mahalartan taron

INEC ta tura Manyan Kwamishinoni 3 wajen zaɓen ƙananan hukumomin Abuja

Comments 1

  1. Aminu lawal says:
    3 years ago

    Comment:thankyou

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!