• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, July 23, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Sani Danja ya fito takarar shugaban ƙaramar hukuma

by MUKHTAR YAKUBU
July 31, 2024
in Uncategorized
0
Sani Danja ya fito takarar shugaban ƙaramar hukuma

Sani Musa Danja

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

A DAIDAI lokacin da Gwamnatin Jihar Kano ta fara shirye-shiryen zaɓen ƙananan hukumomi, fitaccen jarumi Sani Musa Danja ya fito takarar Shugaban Ƙaramar Hukumar Nassarawa a ƙarƙashin jam’iyyar NNPP mai mulki a jihar.

Duk da kasancewar sa jarumi ne da ya yi fice a fagen siyasa a jihar da ma ƙasa baki ɗaya, fitowar tasa takara ta zo wa mutane a bazata.

Ba a taɓa jin Danja a fagen neman wani muƙami ba, duk kuwa da irin rawar da ya taka a lokacin gwamnatin ‘Yar’Adua da ta Jonathan.

A wancan lokacin, ya ja zaren sa yadda yake so har ana ganin in da yana da buƙatar neman matsayi da ya nema a gwamnatin Jonathan.

Wannan ta sa wasu su ke ganin ko dai a yanzu Danja ya fito ne domin kawai ya tayar da ƙura kuma ya gwada tasirin sa a siyasa.

Mujallar Fim ta ga yadda hotunan jarumin na takarar shugabancin ƙaramar hukumar sun fara yawo a cikin garin Kano da soshiyal midiya.

Loading

Tags: NasarawaSani DanjaShugabancin Karamar Hukumasiyasatakara
Previous Post

Aminu Ala ya aurar da ‘ya’ya uku mata

Next Post

Jarumin Kannywood, Aminu Mirror zai ƙara aure a gobe Asabar

Related Posts

MC Kabir Bahaushe zai ƙara aure ran Asabar
Ranar Murna

MC Kabir Bahaushe zai ƙara aure ran Asabar

July 22, 2025
Furodusa a Kannywood, Shu’aibu Yawale ya aurar da ‘ya’ya biyu
Ranar Murna

Furodusa a Kannywood, Shu’aibu Yawale ya aurar da ‘ya’ya biyu

July 18, 2025
Allah ya yi wa mahaifiyar darakta Salisu Mu’azu rasuwa
Labarai

Allah ya yi wa mahaifiyar darakta Salisu Mu’azu rasuwa

July 17, 2025
Jarumi a Kannywood, Ubalen Danja a samu ɗa na biyu

Jarumi a Kannywood, Ubalen Danja a samu ɗa na biyu

July 17, 2025
Furodusa a Kannywood, Rabi’u Koli da A’isha sun zama ɗaya
Ranar Murna

Furodusa a Kannywood, Rabi’u Koli da A’isha sun zama ɗaya

July 16, 2025
Sanatan Kaduna: Yerima Shettima za mu yi, inji ‘yan fim
Nijeriya

Sanatan Kaduna: Yerima Shettima za mu yi, inji ‘yan fim

July 15, 2025
Next Post
Jarumin Kannywood, Aminu Mirror zai ƙara aure a gobe Asabar

Jarumin Kannywood, Aminu Mirror zai ƙara aure a gobe Asabar

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!