• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, July 7, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Shawara ga El-Mustapha: Ka rungumi malamai da attajirai – Sheikh Khalil

by DAGA ABBA MUHAMMAD
August 16, 2023
in Labarai
0
Sheikh Ibrahim Khalil (a dama) tare da Alhaji Abba El-Mustapha

Sheikh Ibrahim Khalil (a dama) tare da Alhaji Abba El-Mustapha

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHUGABAN Majalisar Malamai ta Jihar Kano da kuma Arewacin Nijeriya, Sheikh Ibrahim Khalil, ya shawarci Babban Sakataren Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha, da ya haɗa hannu da malamai da attajiran Kano don su fahimci hukumar tare da ba ta gudunmawa kamar yadda ake gani a ƙasashen da su ka ci gaba.

Malamin ya faɗi haka ne a lokacin da El-Mustapha ya kai masa ziyarar gabatar da kai tare da ƙarfafa alaƙar aiki a tsakanin su kwanan nan a Kano.

A jawabin nasa, Sheikh Khalil ya taya sabon shugaban murna tare da ba shi shawarar yin aiki tuƙuru don samar wa hukumar cigaba.

Sheikh Khalil da El-Mustapha su na addu’a a ofishin malamin

Tun da farko a nasa jawabin, El-Mustapha ya jaddada aniyar sa ta haɗa hannu da duk wata hukuma ko ƙungiya da za ta taimaka wa hukumar sa wajen cimma nasarar ayyukan da ta sa a gaba.

Babban sakataren ya ce ya kai ziyarar ne domin ƙulla alaƙar aiki tare da gabatar da kan sa ga malaman a matsayin sa na sabon shugaban Hukumar Tace Finafinai domin su sanya masa albarka.

Jami’an hukumomin biyu a lokacin ziyarar

Idan ba a manta ba, El-Mustapha ya kai makamanciyar wannan ziyarar ga Hukumar Shari’ar Musulunci ta Kano tare da Hukumar Hisba ta Kano, duk don ƙulla alaƙar aiki tare da kawo wa hukumar cigaba.

Loading

Previous Post

Jarumar Kannywood, Hauwa Kakuri, ta riga mu gidan gaskiya

Next Post

Ɗan dirama Ƙarƙuzu ya gode wa ɗan ƙwallo Ahmed Musa da ya gina masa gida

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
Malam Abdullahi Shu'aibu (Ƙarƙuzu)

Ɗan dirama Ƙarƙuzu ya gode wa ɗan ƙwallo Ahmed Musa da ya gina masa gida

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!