• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, July 18, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Za a yi babban zaɓen MOPPAN a Nasarawa

by DAGA IRO MAMMAN
October 11, 2021
in Labarai
0
Dakta Ahmad Muhammad Sarari, Shugaban MOPPAN na Ƙasa

Dakta Ahmad Muhammad Sarari, Shugaban MOPPAN na Ƙasa

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

A LAFIYA, babban birnin Jihar Nasarawa, za a gudanar da babban zaɓen haɗaɗɗiyar ƙungiyar masu shirya finafinai ta Nijeriya (Motion Picture Practitioners Association of Nigeria, MOPPAN).

A wata sanarwa da ya bayar a madadin ‘yan kwamitin zaɓen a yau, Sakataren Hukumar Zaɓen MOPPAN, Dakta A.S. Bello, ya bayyana cewa kwamitin da aka ɗora wa alhakin shirya zaɓen ne ya kuma yanke shawarar cewa za a yi zaɓen a ranar 19 ga wannan watan na Oktoba 2021. 

Dakta Bello ya ce kwamitin nasu ya kammala dukkan shirye-shiryen yin zaɓen, don haka ya yi kira ga dukkan masu niyyar son tsayawa takara da su hanzarta zuwa sayen fom ɗin su kafin ranar 15 ga wata, wadda ita ce ranar da za a rufe sayar da fom ɗin. 

Sakataren ya ƙara jaddada bayanin da yi kwanan baya cewa duk mai son sayen fom ɗin zai zuba kuɗin fom ɗin sa ne a asusun banki na ma’ajin kwamitin zaɓen, kamar haka:
Mohammed Ibrahim Gumel,
Access Bank,
0040001335.       

Haka kuma ya ce, “Kwamitin ya na ƙara kira ga jihohin waɗanda ba su yi zaɓen su a matakin jiha ba da su hanzarta yin zaɓe kafin ranar zaɓe na ƙasa kamar yadda kundin tsarin mulkin MOPPAN ya tanada.”

Idan kun tuna, kwanan nan mujallar Fim ta ba ku labarin cewa MOPPAN ta fito da ƙa’idojin tsayawa takara a ƙungiyar sannan ta faɗi kuɗin fom na kowane muƙami da mutum ya ke so ya nema.

Farashin fom-fom na tsayawa takara dai shi ne kamar haka:

i. Shugaba – N50,000

ii. Mataimakin Shugaba na 1 zuwa na 3 – N40,000

iii. Sakatare – N40,000

iv. Ma’aji – N30,000

v. Sakataren Kuɗi – N30,000

vi. Mataimakin Sakatare – N30,000

vii. Kakaki – N30,000

viii. Mai Binciken Kuɗi N30,000

ix. Mataimakin Sakatare – N30,000

x. Mai Kula da Walwala (mace kawai) – N30,000

Shugaban kwamitin shirya zaɓen shi ne fitaccen daraktan nan Ahmad S. Alkanawy.

Loading

Tags: Ahmad S. AlkanawyDr. A.S. BelloDr. Ahmad Sararihausa filmsKannywoodLafiaMohammed Ibrahim GumelMOPPANMotion Picture Practitiomers Association of NigeriaNasarawazabe
Previous Post

Dalilin mu na shirya bikin baje-kolin littattafai da fasahohin Hausawa – Sada Malumfashi

Next Post

Malamai sun bayyana tsige Sheikh Ibrahim Khalil daga shugabancin Majalisar Malaman Kano

Related Posts

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano
Labarai

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano

July 11, 2025
Labarai

Jarumin Kannywood, Baba Ƙarami ya yi magana kan ganin sa da aka yi kan keken guragu 

July 10, 2025
Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a
Labarai

Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a

July 9, 2025
Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu
Labarai

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu

July 7, 2025
MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Next Post
Sheikh Ibrahim Khalil

Malamai sun bayyana tsige Sheikh Ibrahim Khalil daga shugabancin Majalisar Malaman Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!