• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, July 2, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

NCC ta ziyarci Hukumar Tace Finafinai don yin aiki tare

by ABBA MUHAMMAD
February 28, 2024
in Labarai
0
NCC ta ziyarci Hukumar Tace Finafinai don yin aiki tare

Alhaji Sani Ahmad (a hagu) tare da Alhaji Abba El-Mustapha a lokacin ziyarar

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Kare Haƙƙin Masu Mallaka Da Yaƙi Da Satar Fasaha ta Ƙasa (NCC) ta nemi haɗa hannu da Hukumar Tace Finafinai Da Ɗab’i ta Jihar Kano domin wayar da kan abokan hulɗar ta kan sababbin dokokin hukumar waɗanda aka yi wa gyara.

Hakan ya biyo bayan ziyarar da NCC ta kai wa hukumar a Kano a ranar Talata.

Da yake jawabi a yayin ganawa da manema labarai, Alhaji Sani Ahmad, wanda shi ne mai kula da jihohin Kano, Katsina da Jigawa na hukumar, ya ce ya ziyarci Hukumar Tace Finafinan ne domin neman goyon bayan su ta yadda za su haɗa hannu kan wayar da kan abokan hulɗar su, musamman masu sana’ar waƙa, marubuta, masu shirya finafinai da masu fassara finafinai daga zuwa Hausa kan sababbin tanade-tanade da sabuwar dokar da hukumar ta yi dangane da yadda za su gudanar da ayyukan su.

Alhaji Sani ya ƙara da cewa doka ta ba wa hukumar su damar lura da ayyukan masu wannan sana’a tare da hukunta su yayin da aka same su da laifin karya dokokin ta.

Jami’an NCC tare da El-Mustapha a lokacin ziyarar

A nasa jawabin, Babban Sakataren Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha, ya gode wa jami’an hukumar NCC ɗin game da girmama hukumar sa da su ka yi na kawo ziyara ta musamman domin ƙulla alaƙar aiki tare da kawo hanyar da za a ciyar da abokan hulɗar hukumomin nasu gaba.

El-Mustapha ya yi alƙawarin bai wa hukumar cikakken haɗin kai tare da goyon baya ta yadda za a cimma nasarorin ayyukan da aka sa a gaba.

Ya ce a kowane lokaci ƙofar sa a buɗe ta ke domin haɗin gwiwa da taimakawa.

Loading

Tags: Abba El-Mustaphahaƙƙin mallakaHukumar Tace FinafinaiNCCSani Ahmad
Previous Post

Furodusa a Kannywood, Nasiru Anchau ya yi rashin mahaifi

Next Post

Ran Juma’a ‘yan Kannywood za su yi saukar Alƙur’ani don Zainab Booth da ‘yan fim magabata

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
Ran Juma’a ‘yan Kannywood za su yi saukar Alƙur’ani don Zainab Booth da ‘yan fim magabata

Ran Juma'a 'yan Kannywood za su yi saukar Alƙur'ani don Zainab Booth da 'yan fim magabata

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!