• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Ana zargin jarumin Kannywood Baba Ari da yi wa malamar Islamiyya dukan tsiya

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
October 6, 2022
in Labarai
0
Aminu Baba Ari ... cikin 2016

Aminu Baba Ari ... cikin 2016

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

WATA malamar makarantar Islamiyya da ke unguwar Mubi, kusa da Ƙofar Nassarawa a cikin birnin Kano, ta zargi ɗan wasan barkwanci Aminu Baba Ari, da yi mata dukan tsiya har ya kai ta ga faɗuwa ƙasa. Jarumin ya kuma yi barazanar zai taka ta da takalmi, inji ta. 

Malama Zainab ta shaida wa mujallar Fim yadda abin ya faru, ta ce yara ne su ke karatu, a cikin su har da ‘yar Aminu Baba Ari, inda su ka yi laifin da za a hukunta su. To amma kuma da hukuncin ya zo kan ‘yar Baba Arin sai ta riƙe bulalar, ta kafe a kan ita ba za a dake ta ba. 

A yunƙurin dukan nata ne har ta faɗi ƙasa, aka ce “aljannun ta ne su ka tashi.”

Ta ci gaba da cewa, “Bayan shi Aminu Baba Ari ya samu labarin, sai ya zo ya rufe ni da duka, har na faɗi ƙasa. Sannan ya yi ƙoƙarin taka ni da takalmin sa.”

A sakamakon wannan abu dai shugabannin makarantar sun nuna ɓacin ran su tare da ɗaukar mataki a kan wannan cin zarafi da aka yi wa malamar domin kiyaye ƙara faruwar haka a nan gaba.

Amma a nasa ɓangaren, da mujallar Fim ta tuntuɓe shi kan lamarin, Baba Ari, ya ce lallai shi bai yi dukan da ake cewa ya yi ba. Ya ce ya dai daki ɗankwalin malamar ta baya. 

“Kuma a yanzu ma an daidaita, komai ya wuce,” inji shi.

Loading

Tags: Aminu Baba AridukaIslamiyyamalamataƙaddama
Previous Post

Zaɓen 2023: Jam’iyyu 18 ne za su yi takara gwamna a jihohi 28, mutum 10,231 ke neman kujerar Majalisar Dokoki – INEC

Next Post

Shekara 20: Sirrin ɗorewar auren mu da Wasila – darakta Ciroma

Related Posts

AFMAN ta taya Sarari murnar samun damar halartar taron baje-kolin finafinan Nijeriya a Toronto da fim ɗin ‘Kakanda’
Labarai

AFMAN ta taya Sarari murnar samun damar halartar taron baje-kolin finafinan Nijeriya a Toronto da fim ɗin ‘Kakanda’

June 16, 2025
Naɗa ni jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry Powder da aka yi zai amfani Kannywood baki ɗaya, inji furodusa Abubakar Galadima
Labarai

Naɗa ni jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry Powder da aka yi zai amfani Kannywood baki ɗaya, inji furodusa Abubakar Galadima

June 15, 2025
Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
Next Post
Al-Amin Ciroma da matar sa Wasila Isma'il

Shekara 20: Sirrin ɗorewar auren mu da Wasila - darakta Ciroma

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!