• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 11, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukumar Kula da Haɗurra ta karrama jaruma Mansurah Isah 

by MUKHTAR YAKUBU
November 22, 2025
in Labarai
0
Hukumar Kula da Haɗurra ta karrama jaruma Mansurah Isah 
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR kula da Haɗurra ta Ƙasa (Federal Road Safety Commission, FRSC), reshen Kano, ta karrama jarumar Kannywood, Hajiya Mansurah Isah, saboda gudunmawar da take bayarwa wajen taimaka wa mabuƙata da masu ƙaramin ƙarfi ta hanyar samar da abinci da kula da lafiyar su.

An karramawa ta ne a lokacin wani taron wayar da kan al’umma da hukumar ta gudanar a ofishin ta da ke Lawan Dambazau Link, daura da Titin Zariya a Kano.

Taron, wanda ya samu halartar ƙungiyoyin jinƙai da taimakon jama’a da dama, an gabatar da shi ne domin samar da hanyoyin da hukumar za ta bi domin wayar da kan al’umma, musamman masu amfani da hanyoyi, wajen gudanar da ayyukan su ta hanyar sana’a ko wasu ayyuka na daban.

Wannan ya sa hukumar ta gudanar da taron da ƙungiyoyin domin kusancin su da jama’a ta yadda saƙon zai fi shiga cikin al’umma cikin sauƙi.

A taron dai an bayar da dama ga mahalarta su yi tambayoyi da kuma neman ƙarin bayani, haka nan an bada shawarwari kan yadda ayyukan za su kasance wajen wayar da kan al’umma ɗin.

Hukumar ta ce ƙofar ta a buɗe take domin karɓar shawara daga jama’a a duk lokacin da aka zo masu da ita.

A ƙarshen taron aka karrama Mansurah.D

a take jawabin godiya, Mansurah ta yaba wa hukumar bisa ayyukan da take gudanarwa na kula da mutane da dukiyoyin su a duk faɗin ƙasar nan.

Haka kuma ta yi godiya bisa zaɓo ta da aka yi a cikin miliyoyin jama’ar ƙasar nan aka karrama ta domin ganin ta da aka yi a matsayin mai bada gudunmawa ga al’umma.

Ta ce: “Wannan karramawa ta zama wani ƙarin ƙarfi a gare ni wajen gudanar da ayyukan da nake yi na hidimta wa jama’a, kuma za mu bayar da dukkan gudunmawar da ake buƙata da goyon bayan mu ga wannan hukumar ta FRSC wajen gudanar da ayyukan ta.”

Loading

Tags: FRSCkarramawaMansurah Isah
Previous Post

Ƙungiyar dirama ta Mainagge ta karrama furodusa Nura Sharif

Next Post

Jarumin Bollywood, Dharmendra ya rasu yana da shekara 89

Related Posts

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba
Labarai

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba

August 8, 2026
Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama
Labarai

Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama

August 2, 2026
Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11
Labarai

Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11

August 1, 2026
Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano
Labarai

Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano

July 15, 2026
Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu
Labarai

Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu

July 14, 2026
A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti
Labarai

A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti

July 9, 2026
Next Post
Jarumin Bollywood, Dharmendra ya rasu yana da shekara 89

Jarumin Bollywood, Dharmendra ya rasu yana da shekara 89

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!