• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 16, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukumar Tace Finafinai ta maka Rarara a kotu

by MUKHTAR YAKUBU
November 13, 2024
in Labarai
0
Hukumar Tace Finafinai ta maka Rarara a kotu

Dauda Kahutu Rarara

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano ta gurfanar da mawaƙi Dauda Kahutu (Rarara) a gaban Kotun Majistare mai lamba 47 da ke Nomaslad bisa zargin sa da sakin wata sabuwar waƙa ba tare da sahalewar hukumar ba.

A wata sanarwa da Jami’in Yaɗa Labarai na hukumar, Abdullahi Sani Sulaiman, ya aika ga manema labarai, ya ce, “Tun kafin wannan lokaci Hukumar Tace Finafinai ta aika wa mawaƙi Dauda Kahutu Rarara saƙon ƙorafi dangane da sabuwar waƙar da ya saki ba tare da ya kawo an tace ba. Sai dai mawaƙin bai ba ta amsa dangane da ƙorafin da ta aika masa ba, wanda hakan ne dalilin da ya sa hukumar ta maka shi a kotun domin kowa yana zaman doka ne.”

Wakilin hukumar a kotu ya tabbatar da cewa tuni kotun ta aika wa da mawaƙin takardar gayyata, sai dai kuma a zaman kotun na yau Laraba, 13 ga Nuwamba, Rarara ko lauyan sa ba su je kotun ba a yayin zaman ta kan kes ɗin.

Tun bayan sakin sabuwar waƙar, Hukumar Tace Finafinai da Dab’i ta Jihar Kano ta tura wa mawaƙin saƙon neman ba’asi ta hanyar saƙon kar-ta-kwana, amma bai ba da amsa ba.

Mujallar Fim ta ruwaito cewa tace waƙa yana ɗaya daga cikin ayyukan hukumar domin tabbatar da tsafta tare da ɗora komai a bisa doron doka da oda.

Loading

Tags: Dauda Abdullahi Kahutu RararaHukumar Tace Finafinai ta Jihar KanoKanokotu
Previous Post

Za mu kawo sauyi ga matan Kannywood da tallafin NITDA, inji Mansurah Isah

Next Post

Haɗuwa ta da mutanen kirki ita ce babbar nasara ta, inji marubuciya Faridat Husaini

Related Posts

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry
Labarai

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry

June 15, 2025
Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
Next Post
Haɗuwa ta da mutanen kirki ita ce babbar nasara ta, inji marubuciya Faridat Husaini

Haɗuwa ta da mutanen kirki ita ce babbar nasara ta, inji marubuciya Faridat Husaini

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!