• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, August 7, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Kafin rasuwar Nura Mustapha Waye akwai maganar aure tsakanin mu – Hajara ‘Izzar So’

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
November 24, 2022
in Labarai
0
Aisha Babandi ('Hajara Izzar So') ta na kukan rashin Nura Mustapha Waye a lokacin hirar

Aisha Babandi ('Hajara Izzar So') ta na kukan rashin Nura Mustapha Waye a lokacin hirar

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

JARUMAR Kannywood, Aisha Babandi, wadda aka fi sani da Hajara a cikin shirin ‘Izzar So’, ta bayyana halin da ta shiga bayan rasuwar fitaccen darakta Nura Mustapha Waye.

Jarumar, wadda ke fitowa a matsayin ‘yar Matawalle a shirin mai dogon zango da ake nunawa a YouTube, ta faɗa a hirar da aka yi da ita a gidan rediyon Freedom FM da ke Kano cewa kafin rasuwar daraktan sun shaƙu sosai har maganar aure ta shiga tsakanin su.

A hirar, wadda mujallar Fim ta saurara, ta ji jarumar ta na bayani kan irin ƙaunar da ta ke yi masa, har ta ce, “Tun da ma mu na tare kuma shi ne mutum na farko da ya taimaki rayuwa ta har na zama wata, kasancewar ba ni da uwa ko uba, kuma na tashi ne gaban yayar mahaifiya ta.

Aisha Babandi ta dafe kai

“Kasancewar ban yi rayuwa da iyaye na  ba ya sa rashin su bai taɓa ni ba sosai kamar yadda rasuwar darakta Nura Mustapha Waye ta taɓa ni.”

Ta ƙara da cewa: “Soyayya da maganar aure a tsakanin mu ta yi ƙarfi kafin rasuwar sa, don haka na shiga damuwa har ma ban san irin yadda zan kwatanta yadda na ji ba.”

Jarumar  ta bayyana rashin a matsayin abin da ba za ta manta da shi ba, sai dai ta yi addu’ar Allah ya jiƙan marigayin, ya mayar mata da makamancin sa.

Loading

Previous Post

Sheikh Zakzaky ya ba ni saƙo ga ‘yan Kannywood – Ali Artwork

Next Post

Gwamnatin Tarayya ta fara raba kuɗin tallafi ga mutum 5,428 a Neja

Related Posts

Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama
Labarai

Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama

August 2, 2026
Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11
Labarai

Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11

August 1, 2026
Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano
Labarai

Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano

July 15, 2026
Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu
Labarai

Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu

July 14, 2026
A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti
Labarai

A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti

July 9, 2026
Labarai

July 4, 2026
Next Post
Hajiya Sadiya Umar Farouq (a hagu) ta riƙe wa wata mata makirfo don ta faɗi ra'ayin ta kan shirin tallafin da aka ƙaddamar

Gwamnatin Tarayya ta fara raba kuɗin tallafi ga mutum 5,428 a Neja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!