• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, July 2, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Kannywood: Abin da ya sa na tafi na dawo – Alhassan Kwalle

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
August 22, 2023
in Labarai
0
Malam Alhassan Kwalle

Malam Alhassan Kwalle

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SANANNEN jarumin Kannywood, Alhassan Kwalle, ya bayyana dalilin sa na aikata kwan-gaba-kwan-baya dangane da batun shugabancin Ƙungiyar Jarumai ta Jihar Kano, wanda ya aje sannan kuma yanzu ya dawo.

Idan kun tuna, a kwanan baya mujallar Fim ta kawo labarin yadda shugaban ya bayyana wa duniya cewa shi ya haƙura da shugabancin ƙungiyar tasu.

A cikin tattaunawar da mu ka yi da shi a lokacin, ya yi kukan cewa shugabancin da ya ke yi babu wani abu cikin sa sai rigima da yawan kai ƙararraki.

A cewar sa, a shekarun da ya shafe a kan shugabancin, ‘yan ƙungiyar sun bar shi shi kaɗai ya na ta wahala, kullum ya na Hukumar Hisbah da ofishin ‘yan sanda wajen raba rigingimun ‘yan fim.

 Sai dai bayan cin zaɓen gwamna da kafa sabuwar gwamnatin Abba Kabir Yusuf da aka yi a Kano, an ji Alhassan Kwalle ya na cewa har yanzu shi ne shugaban ƙungiyar ta jarumai.

Ganin haka sai mujallar Fim ta nemi jin ƙarin bayani daga gare shi game da wannan al’amari, shi kuma ya yi bayani kamar haka: “To, abin da ya faru bayan sanar da ajiye muƙamin na na shugabanci, daga baya a sakamakon samun canjin gwamnati da aka yi, abubuwa sun taso na cigaba, kuma sai ya zamo ana buƙatar mu a ciki, wanda da yawa a ɗaiɗaiku da kuma ƙungiyoyin namu da kuma iyayen gidan mu na  siyasa su ka ga lallai bai kamata a ce an yi wannan abubuwa ba tare da sa hannun mu a cikin sa ba.

“To wannan dalili ya sa mu ka ga akwai buƙatar lallai mu haɗa kai da sauran ƙungiyoyin mu domin ganin mun taimaki wannan masana’anta tamu wajen daidaita sahun al’amuran don su tafi yadda ake buƙata. 

“Wannan dalili shi ne mafi girma a kan abin da ya dawo da ni a kan wannan muƙami nawa.”

Loading

Previous Post

Kannywood: El-Mustapha ungulu da kan zabo ne, inji Sunusi Oscar

Next Post

MOPPAN da AFMAN kaɗai mu ka yarda su yi wa ‘yan fim sabuwar rajista, inji El-Mustapha

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
Alhaji Abba El-Mustapha

MOPPAN da AFMAN kaɗai mu ka yarda su yi wa 'yan fim sabuwar rajista, inji El-Mustapha

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!