• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, June 15, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Yadda Lawan Ahmad ya mari jaruma Hannatu Usman a lokeshin

by DAGA MUHAMMAD LAWAN RANO
May 10, 2021
in Labarai
2
Yadda Lawan Ahmad ya mari jaruma Hannatu Usman a lokeshin
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

ANA zargin ɓacin rai ne ya sanya Lawan Ahmad ya ɗaga hannu ya kwashe jaruma Hannatu Usman da mari a lokeshin ɗin ɗaukar diramar nan mai dogon zango ta ‘Bugun Zuciyar Masoya’.

Wannan abu ya faru ne a Kano a lokacin da ake shirye-shiryen ɗaukar kashi na 37 na shirin, inda jarumar ke fitowa da sunan Nafisa. 

Wata ƙwaƙƙwarar majiya ta faɗa wa mujallar Fim cewa ran Hannatu ya ɓaci ne bayan an faɗa mata cewa labarin ba ya buƙatar ta a wannan lokaci kuma za a canza ta da wata sakamakon haɗari da ta yi a fim ɗin.

Majiyar, wadda ta buƙaci mu sakaya sunan ta, ta ba mu tabbacin cewa an samu matsalar, kuma ta ƙara da cewa, ”Kowane fim ana yin sa ne don riba kuma da man shirin fim mai dogon zango ya gaji haka, a cire ka lokacin da aka ga dama ko kuma ana ganin labarin ba ya yi da kai, sai a cire ka a sa wanda aka ga ya dace.” 

A yayin da majiyar ke bayyana yadda marin ya auku, ta ce, “Kowa ya san Lawan Ahmad ya na da zafi kuma ita jarumar gani ta ke kamar ba za a iya yin fim ɗin ba in ba ta. To bayan an bijiro mata da wannan batun, nan fa ta fara maganganu marasa daɗi wanda har ya kai ga samun matsala da darakta Nura Mustapha Waye inda kuma Lawan Ahmad ya tsoma baki tare da zagin jarumar har ta kai ga ya mare ta.”

Hannatu Usman da darakta Nura Mustapha Waye su na duba labarin ‘Bugun Zuciyar Masoya’ kafin ta fice daga shutin ɗin

Cikin fushi, Hannatu Usman ta yi wani gajeren bidiyo a Instagram inda ta bayyana cewa, ”Ni ba cire ni aka yi a cikin ‘Bugun Zuciyar Masoya’ ba, ni ce nan na cire kai na sakamakon wani abu da ya faru mara daɗi. Duk wani ɗan’adam ba zai jure wulaƙanci ba duk da ana jurewa a yi haƙuri domin gaba in ka na nema a yi maka, amma duk mutumin da zai yi maka abu kan ya maka sai ya wulaƙanta ka ko cin mutunci, haƙura da abin shi ne mafi alkairi.”

Mujallar Fim ta so jin ta bakin jarumar kan wannan batu amma abin ya ci tura saboda ba mu same ta a waya ba.

Sai dai mun samu wanda ake zargi da marin jarumar, wato Lawan Ahmad, don jin haƙiƙanin abin da faru tsakanin su.

Nan take Lawan ya musanta labarin, ya ce shi bai ma san da zancen ba.

Loading

Tags: Bugun Zuciyar MasoyaHannatu UsmanLawan AhmadNura Mustapha Waye
Previous Post

‘Ishara’

Next Post

Kalu ya yi tir da harin da aka kai wa ofishin INEC a Abiya

Related Posts

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
Next Post
Kalu ya yi tir da harin da aka kai wa ofishin INEC a Abiya

Kalu ya yi tir da harin da aka kai wa ofishin INEC a Abiya

Comments 2

  1. Habibu says:
    4 years ago

    Komai naduniya mai kariwane tayi hakuri takoma ai ita hannatu, itace jarumar data fi kayatar wa a shirin.

  2. Yunus saad says:
    3 years ago

    Comment: muna fatan allah yashiga lamarin amma dan allah ki dawo kicigaba da shirin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!