• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, July 1, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Zaɓen MOPPAN ta Sokoto: Bello Achida da Baban Umma na so a yi zaɓe cikin nasara

by DAGA ABBA MUHAMMAD
December 9, 2022
in Labarai
0
Daga hagu: Malam Bello Achida da Malam Sharif Usman Baban Umma

Daga hagu: Malam Bello Achida da Malam Sharif Usman Baban Umma

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MAI Binciken Kuɗi na 2 (Auditor 2) na Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Ƙasa (MOPPAN), Malam Bello Achida, ya yi kira ga ‘yan takara da su yi aiki tare idan aka kammala zaɓen ƙungiyar reshen Jihar Sokoto da za a yi a ranar Lahadi mai zuwa, 11 ga Disamba, 2022.

Uwar ƙungiyar ta ƙasa ce ta naɗa Achida domin ya wakilce ta a wurin zaɓen don tabbatar da an yi zaɓen a cikin nasara.

A tattaunawar sa da mujallar Fim, Alhaji Bello ya ce, “Ina godiya ga Allah da ya nuna mana wannan lokaci da za a gudanar da wannan zaɓe. ‘Tenure’ na shugabannin MOPPAN na Jihar Sokoto ta ƙare tun a watan Agusta na shekarar 2021, ana ta kai ruwa rana, ana ta fitintunu, amma yanzu an kai ƙarshe, har na ba da dama na a je a yi zaɓe, kuma har an kai an sa rana. 

“Duk abubuwan da su ka gudana tsawon shekara ɗaya da aka yi, ni uwar ƙungiya ta wakilta, har aka yi nasara.”

Achida ya ƙara da cewa, “Ina roƙo, idan aka yi zaɓe, waɗanda su ka yi nasara su riƙe waɗanda ba su yi nasara ba a yi tafiya tare, su kuma waɗanda Allah bai ba nasara ba, sai su yi haƙuri nasu lokacin ya na nan tafe. Ina fatan a yi wannan taron lafiya, a ƙare lafiya.”

A sanarwar da shugaban kwamitin zaɓen, Sharif Usman Baban Umma ya fitar, ya ce, “A madadin kwamitin zaɓen MOPPAN na Jihar Sokoto, mu na sanar da duk wani mamba wanda ke da rajista da cewa za a gudanar da zaɓen sababbin shugabanni da kuma tantance mambobi haɗi da rantsar da sababbin shugabanni. Amma za a fara tantance mambobi da misalin ƙarfe 9:00 na safe, da fatan za a zo a kan lokaci.”

Za a gudanar da zaɓen a ɗakin taro da ke sakatariyar Ƙaramar Hukumar Sokoto ta Kudu, da misalin ƙarfe 11:00 na safe.

Allah ya ba da ikon zuwa, ya kuma sa a yi lafiya.

Loading

Tags: Bello AchidafurodusoshiMOPPANSharif Usman Baban Ummasokotozaɓe
Previous Post

Abubakar Sani ya yi sababbin waƙoƙi, kuma ya faɗi dalilin rashin jin ɗuriyar sa

Next Post

Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Nijeriya ta karrama mawallafin Blueprint, Mohammed Malagi

Related Posts

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza
Labarai

Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza

June 20, 2025
Next Post
Ana karrama mawallafin Blueprint da Manhaja, Alhaji Mohammed Idris Malagi (na 4 daga dama)

Ƙungiyar 'Yan Jarida ta Nijeriya ta karrama mawallafin Blueprint, Mohammed Malagi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!