• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Gwamnatin Kano ta ɗau nauyin bikin finafinai na BON

by DAGA IRO MAMMAN
November 15, 2019
in Labarai
0
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
MASU shirya bikin baje kolin finafinai ɗin nan na kudancin ƙasar nan mai suna Best of Nollywood Awards, sun bada tabbacin cewa a Kano za a yi bikin na bana.
 
A cikin wata sanarwa da babban jami’in yaɗa labarai na bikin BON na 2019, Victor Ojelabi, ya saki, ya ce za a yi bikin ne a Kano a ranar 14 ga Disamba, 2019.
 
Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, shi ne zai kasance babban baƙo.
 
Ganduje da kan sa ya ce Kano, wadda babbar cibiyar kasuwanci ce, a shirya ta ke ta karɓi baƙuncin mahalarta bikin.
 
Ya ce: “Mun yi murna da ya kasance masu shirya bikin karramawa na BON za su kawo ‘yan fim na ƙasar nan, na kudu da na Hausa, zuwa Kano, inda za su ga irin kyawu da kuma zaman lumana da Allah ya ba mu.
 
 “Kano, wadda ita ce cibiya ta biyu a ƙasar nan wajen kasuwanci, bayan Legas, ta na da wuraren yawon shaƙatawa don baƙin mu su sha kallo.”
 
Gwamnan ya ba mashirya taron tabbacin cewa
gwamnatin sa za ta ɗauki nauyin dukkan bikin. 
 
Ya ce, “A yayin da ake ƙoƙarin jawo jikin shugabannin shirin su tabbatar an yi taro an ƙare lafiya, mutan Kano na murnar karɓar ‘yan masana’antar Nollywood da hannu biyu-biyu.”
 
Shi bikin na Best of Nollywood Awards, a kan yi shi ne a duk shekara don bai wa masu ruwa da tsaki a harkar kyauttukan girmamawa na musamman.
 
An yi biki na farko ne a 2009 a bisa ɗaukar nauyin gwamnatin jihar Kano.
 
A bara, an yi bikin a ɗakin taro na Kakanfo da ke  Ibadan, babban birnin Jihar Oyo. 
 
A lokacin, gwamnan jihar, Sanata Abiola Ajimobi, shi ne babban mai masaukin baƙi.
 
Ya zuwa yanzu an yi irin wannan bikin har guda tara a sassa daban-daban na Nijeriya.

Loading

Tags: Finafinai
Previous Post

Abin da ke maida rubutun Hausa baya, inji Gidan Dabino

Next Post

Manazarta sun yi kwamba a KASU kan rubutun Hausa

Related Posts

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry
Labarai

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry

June 15, 2025
Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
Next Post
Wani sashe na mahalarta taron

Manazarta sun yi kwamba a KASU kan rubutun Hausa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!