• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, May 5, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukumar Tsaro za ta taimaka wa Hukumar Tace Finafinai ta Kano

by ABBA MUHAMMAD
March 4, 2024
in Labarai
0
Hukumar Tsaro za ta taimaka wa Hukumar Tace Finafinai ta Kano

Shugaban DSS na Kano (a hagu) da Alhaji El-Mustapha a lokacin ziyarar

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Tsaro ta Farin Kaya (DSS) ta sha alwashin taimaka wa Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Alhaji Abba El-mustapha a duk lokacin aka buƙace ta domin cimma nasarar ayyukan da hukumar ta sa a gaba.

Daraktan hukumar ta DSS, reshen Jihar Kano, Alhaji Hassan I. Muhammad, shi ne ya faɗi haka a yayin wata ziyarar ƙarfafa alaƙar aiki da Babban Sakataren Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha, ya kai masa ofishin sa a yau Litinin.

Jami’in hulɗa da jama’a na Hukumar Tace Finafinan, Malam Abdullahi Sani Sulaiman, ya faɗi yadda ziyarar ta gudana a cikin wata sanarwa, ya ce: “Alhaji Hassan I. Muhammad ya ba da tabbacin yin aiki tare da Hukumar Tace Finafinan a kowane lokaci ba tare da samun wata tangarɗa ba.”

Ya kuma ƙara yin alƙawarin barin ƙofar sa a buɗe domin ba da shawara ko wani agaji na gaggawa ga hukumar.

Jami’an hukumomin biyu a lokacin ziyarar

A nasa jawabin, El-Mustapha ya nuna farin cikin sa tare da gamsuwa da irin yadda shugaban DSS ɗin ya tarbi jami’an hukumar tace finafinai a ofishin su.

Haka kuma ya yi godiya ta musamman tare da nuna ƙarfin gwiwa dangane da alƙawuran da hukumar ta DSS ta yi wa hukumar sa na ba ta agajin gaggawa tare da yin aiki tare ta yadda ba za a samu wata matsala ba.

A ƙarshe ya yi addu’ar Allah ya ci gaba da taimakon daraktan tare da ba DSS ƙarfin gwiwar yin aiki domin sauke nauyin da ya rataya a wuyan su.

Loading

Tags: Abba El-MustaphaDSSHassan I. MuhammadHukumar Tace Finafinai ta Jihar Kanoziyarar aiki
Previous Post

Hajiya Sahuratu, mahaifiyar furodusa Musa Carlos ta kwanta dama

Next Post

Tinubu ya dawo gida bayan ya kai ziyara Ƙatar

Related Posts

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim
Labarai

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim

February 22, 2026
Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza
Labarai

Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza

February 21, 2026
Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai
Labarai

Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai

February 19, 2026
An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa
Labarai

An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa

February 15, 2026
Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6
Labarai

Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6

February 13, 2026
Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira
Labarai

Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira

February 3, 2026
Next Post
Tinubu ya dawo gida bayan ya kai ziyara Ƙatar

Tinubu ya dawo gida bayan ya kai ziyara Ƙatar

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!