• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, May 6, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

El-Mustapha ya yi wa Afakallahu ta’aziyyar rashin mahaifiya

by ABBA MUHAMMAD
March 9, 2024
in Labarai
0
El-Mustapha ya yi wa Afakallahu ta’aziyyar rashin mahaifiya

Afakallah da mahaifiyar sa, a dama kuma El-Mustapha

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

BABBAN Sakataren Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha, ya miƙa saƙon ta’aziyyar sa ga tsohon Shugaban hukumar, Alhaji Isma’ila Na-Abba Afakallahu, na rasuwar mahaifiyar sa.

Saƙon ta’aziyyar mai ɗauke da sa hannun jami’in hulɗa da jama’a hukumar, Malam Abdullahi Sani Sulaiman, ta ce, “Inna lillahi wa inna ilaihir raji’un. Tabbas dukkan rai sai ta ɗanɗani mutuwa.”

Malam Abdullahi ya ce, “Babban Sakataren Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha, ya bayyana baƙin cikin sa tare da nuna alhini ga tsohon shugaban Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano Malam Isma’ila Na-Abba Afakallah a kan rashin mahaifiyar sa, Hajiya Gwaggo, wacce ta rasu yau bayan rashin lafiya.”

El-mustapha ya bayyana marigayiyar a matsayin uwa tagari kuma abin koyi.

Ya ce rashin ya zama ba za a iya maye gurbin ta ba, ba wai ga dangin ta kaɗai ba, har ma da ɗaukacin al’ummar Musulmi.

Shugaban ya kuma roƙi Allah maɗaukakin Sarki da ya yafe mata dukkan zunuban ta, Aljannatul Firdausi ta zama mazaunin ta na ƙarshe.

Daga ƙarshe ya yi addu’a ga Allah maɗaukakin Sarki da ya bai wa ‘yan’uwan ta ƙarfin gwiwar jure rashin ta.

Kamar yadda mujallar Fim ta ruwaito tun da fari, Hajiya Fatima Mu’azu (Gwaggo) ta rasu ne a yau a Kano sakamakon rashin lafiya.

Shekarun ta 97.

Loading

Tags: Abba El-MustaphaIsmail na'abba afakallahrasuwata'aziyya
Previous Post

Mahaifiyar Afakallahu ta kwanta dama

Next Post

Gwamnatin Kano ta rufe dukkan gidajen gala saboda azumin Ramadan

Related Posts

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim
Labarai

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim

February 22, 2026
Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza
Labarai

Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza

February 21, 2026
Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai
Labarai

Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai

February 19, 2026
An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa
Labarai

An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa

February 15, 2026
Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6
Labarai

Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6

February 13, 2026
Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira
Labarai

Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira

February 3, 2026
Next Post
Gwamnati ta kulle gidan galar Fasaha a Kano

Gwamnatin Kano ta rufe dukkan gidajen gala saboda azumin Ramadan

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!