• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi aure

by ABBA MUHAMMAD
August 9, 2025
in Ranar Murna
0
Jaruma Rahama Sadau ta yi aure

Rahama Sadau

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

ƘARSHEN tika-tika, tik! Cikin hukuncin Allah, a yau Asabar shahararriyar jarumar Kannywood da Nollywood, Hajiya Rahama Sadau, ta yi aure.

An ɗaura auren ta da sahibin ta mai suna Alhaji Ibrahim Garba, wani mazaunin Abuja, da misalin ƙarfe 10:30 na safe a masallacin kusa da gidan mahaifin ta mai suna Atiku Garba da ke Titin Lome, Unguwar Rimi, Kaduna, a kan sadaki N300,000.

Sai dai auren an yi shi ne ba tare da gayyatar jama’a ba.

Mutane da dama sun yi mamakin jin cewa an ɗaura wa jarumar aure.

Hatta wakilin mujallar Fim da aka kira shi aka sanar da shi labarin auren, sai da ya ƙara tambayar cewa ita ce ko ƙanwar ta, aka tabbatar da cewa ita ɗin ce.

Daga nan ya kira wani makusancin ta, wanda ya tabbatar masa da cewa lallai ita ce aka ɗaura wa aure.

A cikin makon nan an yi ta yaɗa labarin cewa ƙanwar ta Fatima ta auri wani Salim Gode, inda shi Salim ɗin ya ƙaryata.

Haka kuma an ga bidiyon wasu ƙannen nata, Zainab da A’isha, suna zolayar Fatima a cikin mota da cewa yanzu tunda tana da miji ta nemi izinin sa kafin ta sha zoɓon da Zainab ta ba ta a cikin raha. Sai dai kuma ita ma gabu tabbacin auren nata.

Wakilin mu ya yi ƙoƙarin ganin ya samu Rahama a waya, amma hakan bai yi nasara ba.

Rahama Sadau tana daga cikin fitattun jaruman Kannywood ‘yan mata waɗanda aka daɗe ana jiran ganin ranar auren su.

Ta yi aure wata ɗaya da rabi bayan rasuwar mahaifin ta, Alhaji Ibrahim Sadau, wanda Allah ya karbi ran sa a ranar 22 ga Yuni, 2025.

Yanzu za a iya cewa ta karya ƙwarin rashin yin auren ‘yan matan gidan su su huɗu waɗanda ake kira da Turanci The Sadau Sisters. Dukkan su sun fito a shirin fim.

Allah ya ba Rahama da mai sunan babban ta zaman lafiya da zuri’a ɗayyiba, amin.

Loading

Tags: aureɗaurin aureRahamaSadau
Previous Post

Dinar aure: An yi wa jarumin Kannywood Jamilu Kochila ruwan naira

Next Post

Ranar Al’adu ta Duniya: Gwamnan Kano na so a yi riƙo da al’adun gargajiya

Related Posts

Mawaƙi Abdool-Gaya ya samu ƙaruwar ɗa namiji
Ranar Murna

Mawaƙi Abdool-Gaya ya samu ƙaruwar ɗa namiji

August 24, 2026
An ɗaura auren mawaƙi Kawu Ɗan Sarki
Ranar Murna

An ɗaura auren mawaƙi Kawu Ɗan Sarki

August 23, 2026
Uwargida na ce ta biya sadakin aure na da amarya ta – darakta Aminu Saira
Ranar Murna

Uwargida na ce ta biya sadakin aure na da amarya ta – darakta Aminu Saira

August 2, 2026
Bikin auren darakta Aminu Saira a Azare ya ja hankalin jama’a
Ranar Murna

Bikin auren darakta Aminu Saira a Azare ya ja hankalin jama’a

July 31, 2026
An taya Aisar, jikar marubuciya Sadiya Garba Yakasai, murnar cika shekaru 5
Ranar Murna

An taya Aisar, jikar marubuciya Sadiya Garba Yakasai, murnar cika shekaru 5

July 15, 2026
Jarumin Kannywood Tijjani Faraga ya aurar da ‘yar sa ta biyu
Ranar Murna

Jarumin Kannywood Tijjani Faraga ya aurar da ‘yar sa ta biyu

July 12, 2026
Next Post
Gwamna Abba Kabir Yusuf yana Jawabi a wajen taron

Ranar Al'adu ta Duniya: Gwamnan Kano na so a yi riƙo da al'adun gargajiya

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!