• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, August 26, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Mai ƙarar Rahama Sadau ya haƙura

by DAGA WAKILIN MU
November 18, 2020
in Labarai
0
Rahama Sadau

Rahama Sadau

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
MUTUMIN nan wanda ya cinna wa Rahama Sadau ‘yansanda, Malam Muhammad Lawal Gusa, ya janye ƙarar da ya shigar a kan fitacciyar jarumar Rahama Sadau a kan ɓatanci da ya ce ta janyo ga Annabi (S.A.W.) saboda wasu hotuna da ta wallafa a soshiyal midiya.
 
Idan kun tuna, ƙarar da ya kai ta sa Sufeto-Janar na ‘yansanda ya umarci kwamishinan ‘yansanda na Jihar Kaduna ya bincike ta.
 
Hakan ta sa kwamishinan ya tura jami’an ‘yansanda zuwa Abuja inda Rahama ta je tare da mahaifiyar ta da ƙannen ta mata domin su kamo ta, amma kuma hakan ba ta yiwu ba saboda wasu manya sun sa baki a lamarin.
 
A takardar tasa, mutumin ya bayyana janye ƙarar ne a cikin wata takarda da aike wa Sufeto-Janar da kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Kaduna, inda ya ce hakan ya biyo bayan matsayar da manyan malamai su ka ɗauka dangane da lamarin.
 
Bugu da ƙari, Lawal Gusau ya aika da takardar zuwa ga wasu manyan malamai, waɗanda su ka haɗa da limaman wasu masallatai a Kaduna, wato masallacin Sultan Bello, Sheikh Khalid Sulaiman, da na masallacin Al-Mannar, Sheikh Muhammad Tukur Adam Abdullahi, da na masallacin Sheikh Ɗahiru Bauchi, Sheikh Abdulƙadir Hashim Bindawa, da kuma Sheikh Halliru Maraya.
 
A takardar wadda ya ba  mujallar Fim kwafe, mutumin mazaunin Abuja ya ce ya janye ƙarar ne saboda an samu fahimta da kuma nadamar da jarumar ta yi, inda ta sha alwashin cewa haka ba za ta ƙara faruwa ba da izinin Allah.
 
Malaman addini dai sun bayyana muhimmancin ba Rahama uziri, musamman ganin yadda ta nuna damuwa da kuma nadamar abin da ta aikata.

Loading

Previous Post

Ƙasidar European Champions League

Next Post

Shirin tallafa wa matan karkara da kuɗi ya na ceton rai – Ladan Salihu

Related Posts

Mutuwar aure na ƙaddara ce – Jaruma Khadija Yobe
Labarai

Mutuwar aure na ƙaddara ce – Jaruma Khadija Yobe

August 23, 2026
Aina’u Ade ta raba wa tsofaffin jaruman Kannywood tallafin kuɗi
Labarai

Aina’u Ade ta raba wa tsofaffin jaruman Kannywood tallafin kuɗi

August 23, 2026
Ƙungiyar ‘Triple R Kannywood’ ta ziyarci jarumi Tanimu Akawu a asibiti
Labarai

Ƙungiyar ‘Triple R Kannywood’ ta ziyarci jarumi Tanimu Akawu a asibiti

August 23, 2026
Ƙungiyar Triple R ta ba jarumin Kannywood Mustapha Musty tallafin N500,000
Labarai

Ƙungiyar Triple R ta ba jarumin Kannywood Mustapha Musty tallafin N500,000

August 18, 2026
Yadda na gamu da ibtila’in karaya a ƙafa – Jarumi Ɗan’azumi Kamaye
Labarai

Yadda na gamu da ibtila’in karaya a ƙafa – Jarumi Ɗan’azumi Kamaye

August 14, 2026
Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba
Labarai

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba

August 8, 2026
Next Post
Ministar Harkokin Jinƙai, Hajiya Sadiya Umar Farouq, tare da Ministar Harkokin Mata, Dame Pauline Tallen, lokacin raba kuɗin tallafi a Bauchi da Gombe

Shirin tallafa wa matan karkara da kuɗi ya na ceton rai - Ladan Salihu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!