• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 11, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Furodusa a Kannywood, Sa’idu Gwanja, da mawaƙi Ado Gwanja sun yi rashin uwa

* Ta shafe shekara ashirin ta na fama da ciwo, inji Sa'idu Gwanja

by ABBA MUHAMMAD
May 28, 2024
in Labarai
0
Furodusa a Kannywood, Sa’idu Gwanja, da mawaƙi Ado Gwanja sun yi rashin uwa

Marigayiya Hajiya Binta tare da Alhaji Sa'idu Gwanja

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

DATTIJO a Kannywood kuma tsohon Shugaban Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Jihar Kano, Alhaji Sa’idu Isah Gwanja, ya yi rashin mahaifiya, wadda kuma ita ce kishiyar mahaifiyar shahararren mawaƙi kuma jarumi Ado Isah Gwanja ce.

Allah ya yi wa Hajiya Binta rasuwa a yau Talata bayan ta karya kumallo ta koma barci, har lokacin tashin barcin ya yi aka ba ba ta tashi ba.

Alhaji Sa’idu Gwanja ya shaida wa mujallar Fim cewa, “Hajiya ta ɗauki tsawon sama da shekara ashirin ta na fama da ciwon suga da hawan jini.”

Ya ƙara da cewa, “Labarin rasuwar ta riske ni ne da misalin ƙarfe 12:38 a lokacin ina shirin zuwa alwala na tafi sallah.”

Dattijuwar, mai kimanin shekara 82, ta rasu ta bar ‘ya’ya biyu, wato shi Alhaji Sa’idu da ƙanwar sa.

Hajiya Binta ta rasu a gidan da ake kira Gidan Kunun Aya wanda ke Layin Ɗanhassan a unguwar Na’ibawa cikin garin Kano.

An yi jana’izar ta a unguwar Fagge, inda can mijin ta da ‘yan’uwan ta su ke.

Allah ya jiƙan ta, amin.

Loading

Tags: Ado GwanjaKannywoodrasuwar mahaifiyaSa'idu Gwanja
Previous Post

Rasuwar tsohuwar jaruma Fati Slow a ƙasar Chadi ta girgiza Kannywood

Next Post

Shekara ɗaya ta mulkin Tinubu: Nijeriya ta fara ganin sauyi wajen samun kwanciyar hankali da arziki da tsaro – Idris

Related Posts

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba
Labarai

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba

August 8, 2026
Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama
Labarai

Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama

August 2, 2026
Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11
Labarai

Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11

August 1, 2026
Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano
Labarai

Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano

July 15, 2026
Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu
Labarai

Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu

July 14, 2026
A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti
Labarai

A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti

July 9, 2026
Next Post
Shekara ɗaya ta mulkin Tinubu: Nijeriya ta fara ganin sauyi wajen samun kwanciyar hankali da arziki da tsaro – Idris

Shekara ɗaya ta mulkin Tinubu: Nijeriya ta fara ganin sauyi wajen samun kwanciyar hankali da arziki da tsaro - Idris

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!