• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, August 26, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Aisha Tsamiya Za Ta Yi Karatu a Jami’ar NOUN

by FimMagazine
October 17, 2017
in Labarai
0
Aisha Tsamiya

Aisha Tsamiya

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

*Ba mu yin Health Technology, inji jami’ar

Fitacciyar jaruma A’isha Aliyu (Tsamiya) ta bayyana cewa ta samu gurbin karo karatu a Budaddiyar Jami’ar Njeriya, wato National Open University of Nigeria (NOUN).

A wata hira da aka yi da ita a gidan talbijin na Arewa24, jarumar ta bayyana cewar za ta karanta kwas din ‘Health Technology’ ne.

A amsar wata tambaya da mai gabatar da shirin “Kundin Kanbywood”, wato Aminu A. Shariff (Momoh), ya yi mata, A’isha ta ce, “Yanzu na samu admission a Open University… Ina so in karanci Health Technology.”

To amma mujallar Fim ta gano cewa ba a yin wannan kwas din a jami’ar.

Daraktan Watsa Labarai na jami’ar, Malam Ibrahim Sheme, ya fada wa mujallar Fim cewa, “Health Technology bai cikin jerin kwasakwasan da wannan jami’ar ke gudanarwa. Amma kwas din da jami’ar ke yi wanda ya kusanci abin da A’isha Tsamiya ke so ta karanta shi ne ‘Public Health’.”

Daraktan ya ce ya ji dadin kudirin A’isha na zurfafa karatun ta, musamman a NOUN. Ya ce yin hakan ya nuna cewa ita mace ce mai hazaka tare da kokarin inganta rayuwar ta.

Ya ba ta shawarar cewa ya kamata ta zabi kwas din da jami’ar ke gudanarwa, kuma an lissafa su a gidan yanar jami’ar, wato www.nouedu.net.

Sheme ya yi kira ga sauran ‘yan fim da su yi kokari su je jami’ar Open University domin su zurfafa karatun su. Ya ce karatu a NOUN ba sai sun bar ayyukan da ke gaban su ba, domin shi karatun daga ko’ina mutum ya ke zai iya yin sa.

“Ba sai mutum ya tafi aji ba yadda ake yi a sauran jami’o’i,” inji shi. “Haka kuma akwai rage kashe kudi fiye da na sauran manyan makarantu.”

Ita dai NOUN, ta na daga cikin manyan jami’o’in Gwamnatin Tarayya. Daliban ta sun fi na kowace jami’a yawa a duk fadin Afrika ta Yamma, ba ma Nijeriya kadai ba.

{loadmodule mod_jasidenews,Cover stories}

Loading

Previous Post

Tilas Mu Ceci Kan Mu Da Kan Mu, Inji Wasila

Next Post

Haska ‘Kalan Dangi’ ya ja ’yan kallo a Kano

Related Posts

Mutuwar aure na ƙaddara ce – Jaruma Khadija Yobe
Labarai

Mutuwar aure na ƙaddara ce – Jaruma Khadija Yobe

August 23, 2026
Aina’u Ade ta raba wa tsofaffin jaruman Kannywood tallafin kuɗi
Labarai

Aina’u Ade ta raba wa tsofaffin jaruman Kannywood tallafin kuɗi

August 23, 2026
Ƙungiyar ‘Triple R Kannywood’ ta ziyarci jarumi Tanimu Akawu a asibiti
Labarai

Ƙungiyar ‘Triple R Kannywood’ ta ziyarci jarumi Tanimu Akawu a asibiti

August 23, 2026
Ƙungiyar Triple R ta ba jarumin Kannywood Mustapha Musty tallafin N500,000
Labarai

Ƙungiyar Triple R ta ba jarumin Kannywood Mustapha Musty tallafin N500,000

August 18, 2026
Yadda na gamu da ibtila’in karaya a ƙafa – Jarumi Ɗan’azumi Kamaye
Labarai

Yadda na gamu da ibtila’in karaya a ƙafa – Jarumi Ɗan’azumi Kamaye

August 14, 2026
Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba
Labarai

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba

August 8, 2026
Next Post
'Yan kallo sun yayyabe Aisha Tsamiya

Haska ‘Kalan Dangi’ ya ja ’yan kallo a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!