• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

An maka saurayin jaruma Amal Umar a kotu bayan ya kashe miliyoyin naira da ya ranto a kan ta da mahaifin ta

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
November 4, 2022
in Labarai
0
Amal Umar

Amal Umar

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

JARUMAR Kannywood Amal Umar ta roƙi wata kotu a Kano da ta hana kwamanda mai kula da shiyya ta 1 ta Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya da ke Kano da kwamishinan ‘yan sanda na jihar da jami’in ‘yan sanda mai bincike su kama ta da su ke ƙoƙarin yi.

Tun da farko dai wani mutum mai suna Alhaji Yusuf Adamu ne ya shigar da ƙarar wani saurayin Amal mai suna Ramadan bisa zargin ya ba shi kuɗi naira miliyan 40 domin ya gudanar da kasuwancin waya kuma kuɗin su ka salwanta.

Ya gurfanar da shi ne a Babbar Kotun Jihar Kano mai lamba 17.

Bayan an kai shi kotu, saurayin jarumar ya shaida wa alƙali cewa a cikin kuɗin da aka ranta masa ɗin ya buɗe wa Amal kanti ya zuba mata kaya na naira miliyan 5, kuma ya saya mata ƙatuwar mota, sannan ya biya wa mahaifin ta naira miliyan 3 domin biyan wata buƙata tasa.

A kan haka ne ‘yan sanda su ka kama Amal, kotu ta tsare ta na ɗan wani lokaci, kuma ta karɓe motar.

A zaman kotun na jiya Alhamis, 3 ga Nuwamba, 2022, lauyan mai ƙara, Sulaiman Usman, ya nemi da a ba su wata rana domin kawo ƙarin wasu hujjojin da su ke da su a game da shari’ar, inda kotun ta amince, kuma ta ɗage sauraren shari’ar zuwa ranar 16 ga Disamba, 2022.

Bayan ta samu beli, daga baya sai Amal ta shigar da ƙara ta hannun lauyar ta, Adama Usman, a kan ta na neman kotun ta hana jami’an ‘yan sanda su kama ta har zuwa ranar da za a koma kotun, wato abin da ake kira ‘injunction’.

Loading

Tags: 'yan sanda'Amal UmarinjunctionjarumaKannywoodkotusaurayishari'a.Yusuf Adamu
Previous Post

Hotunan ‘auren’ Daushe da Zarah sun tayar da ƙura a ciki da wajen Kannywood

Next Post

Aure: Isma’il Afakallah da Ruƙayya Dawayya sun zama ɗaya

Related Posts

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry
Labarai

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry

June 15, 2025
Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
Next Post
Ango Isma'il Na'abba (Afakallah) da amarya Ruƙayya Umar Santa (Dawayya)

Aure: Isma'il Afakallah da Ruƙayya Dawayya sun zama ɗaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!