• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Mawaƙi a Kannywood Albashir Hamza Yareema ya zama angon Sadiya

by DAGA ABBA MUHAMMAD
March 18, 2022
in Ranar Murna
0
Ango Albashir da amarya Sadiya

Ango Albashir da amarya Sadiya

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MATASHIN mawaƙi mai tasowa a masana’antar Kannywood, Albashir Hamza Yareema, shi ma ya yi bankwana da kwanan situdiyo, ya zama maigida, domin kuwa a yau ya angwance da sahibar sa, Sadiya Abdullahi Ahmad.

Shi dai Albashir, tauraron sa ya fara haske a yanzu, musamman ganin yadda ya samu shiga cikin many an mawaƙa a ƙungiyar ‘Yahaya Bello Network Group’ (YBN), inda shi ma ya zama jakadan ƙungiyar.

Kuma da ma duk wanda ya san shi, ya san cewa ya fi rayuwa a situdiyo domin yawan waƙoƙin da ya ke yi wa dillalan waƙa. 

Da bakin sa ya faɗa wa wakilin mujallar Fim cewa a sati ɗaya ya kan yi waƙoƙi sama da ashirin. 

Ango Albashir (a tsakiya) tare da Abban Waƙa, Ibrahim Saminaka, Maikano Bagobiri da Abdullahi Abu Uku bayan ɗaurin auren

To, kyakkyawar yarinya Sadiya dai ta karya ƙwarin shi na kwana situdiyo, domin kuwa a yau Juma’a, 18 ga Maris, 2022 aka ɗaura auren su da misalin ƙarfe 2:15 na rana a masallacin Juma’a na ‘yan Ɗariƙa da ke unguwar Kadaure, Kaduna, a kan sadaki N100,000.

Wasu daga cikin ‘yan Kannywood da su ka halarci ɗaurin auren sun haɗa da Jamilu Nafseen, Ibrahim Saminaka, Abban Waƙa, Yusuf Waza-waza, Abdullahi Abu Uku, Sufi Na Kowa, Maikano Bagobiri, Muhammad Show Man, darakta Aphala da Hamisu Gwamna Jaji.

A jibi Lahadi kuma za a yi gagarumar dina wadda ƙungiyar su ta YBN ta shirya don taya sabon jakadan nasu murnar wannan aure.

Hasali ma dai, jagoran ƙungiyar na ƙasa, Abdul Muhammad Amart, shi ya bada umarnin a kai dinar ranar Lahadi saboda hidimar ƙungiyar da za su yi a gobe Asabar a Kano, inda daga can za su ɗunguma zuwa Kaduna.

Ango Albashir a tsakiyar abokan aikin sa bayan ɗaurin aure

Ana san duk wani jarumi da mawaƙi da ya ke cikin YBN zai halarci dinar, wadda za a yi a ɗakin taro na otal ɗin NUT da ke Mogadishu Layout.

Allah ya ba Albashir da Sadiya zaman lafiya da zuri’a ɗayyiba, amin.

Marubucin finafinai Jamilu Nafseen (a hagu) tare da ango Albashir
‘Yan’uwa da abokan arziki tare da ango Albashir Hamza Yareema a wurin ɗaurin auren

Loading

Tags: Abdul Amart MohammedAlbashir Hamza Yareemaaurehausa filmsmawakaNUT Hotel KadunaSadiya Abdullahi AhmadYahaya Bello Network Group
Previous Post

INEC ta ƙara inganci, masu maguɗi ba za su ci kasuwa a ranar zaɓe ba, inji shugaban Kiristoci

Next Post

Kitimurmurar da ke faruwa a Hukumar Tace Finafinai ta Kano

Related Posts

Mawaƙi Abdool-Gaya ya samu ƙaruwar ɗa namiji
Ranar Murna

Mawaƙi Abdool-Gaya ya samu ƙaruwar ɗa namiji

August 24, 2026
An ɗaura auren mawaƙi Kawu Ɗan Sarki
Ranar Murna

An ɗaura auren mawaƙi Kawu Ɗan Sarki

August 23, 2026
Uwargida na ce ta biya sadakin aure na da amarya ta – darakta Aminu Saira
Ranar Murna

Uwargida na ce ta biya sadakin aure na da amarya ta – darakta Aminu Saira

August 2, 2026
Bikin auren darakta Aminu Saira a Azare ya ja hankalin jama’a
Ranar Murna

Bikin auren darakta Aminu Saira a Azare ya ja hankalin jama’a

July 31, 2026
An taya Aisar, jikar marubuciya Sadiya Garba Yakasai, murnar cika shekaru 5
Ranar Murna

An taya Aisar, jikar marubuciya Sadiya Garba Yakasai, murnar cika shekaru 5

July 15, 2026
Jarumin Kannywood Tijjani Faraga ya aurar da ‘yar sa ta biyu
Ranar Murna

Jarumin Kannywood Tijjani Faraga ya aurar da ‘yar sa ta biyu

July 12, 2026
Next Post
Alh. Isma'il Na'abba (Afakallah), Shugaban Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano

Kitimurmurar da ke faruwa a Hukumar Tace Finafinai ta Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!