• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, July 2, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

MOPPAN ta ja kunnen ‘yan fim masu amfani da sunan ta a siyasa

by DAGA ABBA MUHAMMAD
July 27, 2022
in Labarai
0
Dakta Ahmad Sarari, Shugaban MOPPAN

Dakta Ahmad Sarari, Shugaban MOPPAN

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HAƊAƊƊIYAR Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN) ta jan kunnen ‘yan da ke amfani da sunan ƙungiyar su na harkar siyasa da su daina. 

A wata takarda ga manema labarai mai taken “MOPPAN Ba Ƙungiyar Siyasa Ba Ce, Masu Amfani Da Ita A Harkar Siyasa Su Daina,” wadda ya aiko wa mujallar Fim da kwafen ta a yau, Kakakin MOPPAN na ƙasa, Malam Al-Amin Ciroma, ya ce: “Ana jawo hankalin dukkanin masu ruwa da tsaki gami da shugabanni a matakin jiha da na ƙasa cewa ƙungiyar MOPPAN ba ƙungiya ce ta siyasa ba, kuma ba ta da alaƙa da wata jam’iyya.

“Wannan tunatarwar ta na zuwa ne a daidai lokacin da labarai su ka zo wa shugabanni na ƙasa cewar wasu jihohi na amfani da inuwa gami da sunan MOPPAN wajen shiga harkokin siyasa a jihohin su, wanda hakan babban zunubi ne ga ƙungiyar da kuma masana’antar baki ɗaya. Hakan kuma ya na rarraba kawunan ‘yan ƙungiyar.”

Ciroma ya ci gaba da cewa: “Shugaban MOPPAN na ƙasa, Dakta Ahmad Muhammad Sarari, ya nuna takaicin sa ga masu irin wannan ɗabi’ar, ya kuma ja kunnen dukkanin waɗanda ke aikata hakan, da ma masu tunani ko yunƙurin shiga harkokin siyasa da sunan ƙungiyar, su gaggauta janyewa daga aikata wannan ɗanyen aikin.”

Sarari ya yi kira ga dukkan shugabanni da membobin ƙungiyar da su mutunta martabar MOPPAN, su aikata abin da ya dace.

Loading

Tags: Ahmad Muhammad SarariAl-Amin CiromagargaɗiKannywoodMOPPANsiyasa
Previous Post

Ina so in fito da sunan ƙasar Nijar ta hanyar fim – Mamy Pullo

Next Post

Shirin Inganta Rayuwa: Gwamnati za ta raba wa matan karkara N20,000 kowacce

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
Hajiya Sadiya Umar Farouq a lokacin bayyana shirin bada tallafin N20,000 ga kowace mace mabuƙaciya... ran Laraba

Shirin Inganta Rayuwa: Gwamnati za ta raba wa matan karkara N20,000 kowacce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!